11. Ka kasa kunne ga nishin 'yan sarƙa,Ka kuɓutar da waɗanda aka yanke musu hukuncin kisa,Ta wurin ikonka mai girma.
12. Ya Ubangiji, ka rama wa al'umman nan har sau bakwai,Saboda tsiwace-tsiwacen da suka yi maka.
13. Mu waɗanda muke jama'arka, tumakin garkenka,Za mu gode maka, mu yabe ka har abada.