4. Amma Ubangiji mai adalci,Ya 'yantar da ni daga bauta.”
5. Allah ya sa duk waɗanda suke ƙin Sihiyona,A yi nasara da su a kuma kore su!
6. Allah ya sa su zama kamar ciyawar da take girma a kan soraye,Ta kuwa bushe kafin ta isa yanka.
7. Ba wanda zai tattara ta,Ya ɗaure ta dami dami.