40. Daga nan kuma ba su yi ƙarfin halin tambayarsa wani abu ba.
41. Amma ya ce musu, “Ƙaƙa za su ce Almasihu ɗan Dawuda ne?
42. Domin Dawuda da kansa a Zabura ya ce,‘Ubangiji ya ce wa Ubangijina,“Zauna a damana,
43. Sai na sa ka take maƙiyanka.” ’
44. Dawuda ya ce shi Ubangiji ne. To, ƙaƙa zai zama ɗansa?”
45. Ya ce wa almajiransa a gaban dukan jama'a,