23. Ba ajiyayyen lokacin da ya ajiye wa kowane mutumDa zai je shari'a a gaban Allah.
24. Yakan ragargaza ƙarfafa ba tare da wani bincike ba,Ya sa waɗansu a madadinsu.
25. Saboda sanin ayyukansu,Yakan kaɓantar da su da dare ya ragargaza su,
26. Yakan buge su a gaban mutane saboda muguntarsu,
27. Don sun daina binsa, ba su kula da ko ɗayaDaga cikin umarnansa ba.